iqna

IQNA

jikkata
Tehran (IQNA) Adadin mutanen da suka mutu a lokacin da wata majami'a mai hawa uku da ta ruguje a jihar Delta ta Najeriya yana karuwa, inda yanzu adadin ya kai mutane 10.
Lambar Labari: 3486815    Ranar Watsawa : 2022/01/13

Tehran (IQNA) Mutane akalla 8 ne suka mutu sakamakon harin bam da aka kai da wata mota a kusa da filin sauka da tashin jiragen sama na Mogadishu babban birnin kasar Somaliya.
Lambar Labari: 3486811    Ranar Watsawa : 2022/01/12

Tehran (IQNA) Kakakin wata jam'iyyar Uganda ya yi gargadi game da jingina wa musulmi alhakin hare-haren ta'addanci da aka kai a kasar, yana mai cewa al'ummar Musulman Uganda na cikin firgici kan zarginsu da hannu a hare-haren ta'addancin na baya-bayan nan.
Lambar Labari: 3486596    Ranar Watsawa : 2021/11/23

Tehran (IQNA) ana ci gaba da gudanar da zanga-zangar adawa da juyin mulkin sojoji a kasar Sudan.
Lambar Labari: 3486494    Ranar Watsawa : 2021/10/31

Tehran (IQNA) jami'an tsaron yahudawan Isra'ila sun kaddamar da mummunan farmaki a daren jiya a kan masallacin Quds mai alfarma.
Lambar Labari: 3485894    Ranar Watsawa : 2021/05/09

Tehran (IQNA) kasar Qatar ta yi Allawadai da kakkausar murya dangane da farmakin da yahudawan Isar’aila suka kaddamar a kan masallacin Quds.
Lambar Labari: 3485858    Ranar Watsawa : 2021/04/29

Tehran (IQNA) Majalisar dinkin duniya ta yi Allawadai da munanan hare-haren da jiragen yakin kasar Saudiyya suka kaddamar a Yemen.
Lambar Labari: 3485066    Ranar Watsawa : 2020/08/08

Tehran (IQNA) kakakin ma’aikatar harkokin wajen Iran ya yi Karin bayani akan fadan da aka yi a tsakanin sojojin Turkiya da kuma ‘yan ta’adda akan iyakar kasashen biyu.
Lambar Labari: 3484924    Ranar Watsawa : 2020/06/24

A daren jiya jami'an sahayuniyya sun bindige wani matashin Bapalastine a gabashin zirin Gaza
Lambar Labari: 3483488    Ranar Watsawa : 2019/03/24

Bangaren kasa da kasa, ministan Palestine mai kula da harkokin Quds ya bayyana cewa Isra’ila na rarraba masallacin Aqsa.
Lambar Labari: 3483390    Ranar Watsawa : 2019/02/20

Bangaren kasa da kasa, dakarun sa-kai na kasar Iraki sun fatattakin ‘yan ta’addan ISIS a yankin Rihaliyyah da ke kusa da birnin Karbala.
Lambar Labari: 3481172    Ranar Watsawa : 2017/01/26