iqna

IQNA

cibiyar azhar
Tehran (IQNA) kungiyar kasashen musulmi da kuma cibiyar Azhar sun yi maraba da matakin da kotun ICC ta dauka na yin bincike kan laifukan yakin Isra'ila.
Lambar Labari: 3485631    Ranar Watsawa : 2021/02/08

Tehran (IQNA) shugaban cibiyar Azhar ya bayyana cewa dole ne a dauki matakan kawo karshen tsatsauran ra’ayi a duniya.
Lambar Labari: 3485347    Ranar Watsawa : 2020/11/08

Tehran (IQNA) ministan harkokin wajen kasar Faransa ya bayyana cewa kasarsa tana girmama dukkanin addinai da hakan ya hada har da addinin musulunci.
Lambar Labari: 3485346    Ranar Watsawa : 2020/11/08

Tehran (IQMNA) cibiyar Azhar a kasar Masar ta yi Allawadai da harin da aka kaiwa wasu mata musulmi biyu da suke sanye da lullubi a Faransa.
Lambar Labari: 3485298    Ranar Watsawa : 2020/10/22

Tehran (IQNA) Cibiyar Musulunci ta Azhar da ke kasar Masar ta sanar da cewa birnin Quds zai ci gaba da kasaencewa na larabawa da musulmi, kuma mamayarsa ba za ta dawwama ba.
Lambar Labari: 3484805    Ranar Watsawa : 2020/05/16

Tehran (IQNA) cibiyoyin Azhar da kuma Vatican sun kirayi al’ummomin duniya zuwa ga yin addu’oi na musamman a yau domin samun saukin cutar corona da ta addabi duniya.
Lambar Labari: 3484797    Ranar Watsawa : 2020/05/14

Tehran (IQNA) cibiyar Azahar ta fitar da fatawar haramta cin zarafi ko keta alfarmar masu dauke da cutar corona.
Lambar Labari: 3484704    Ranar Watsawa : 2020/04/12

Tehran (IQNA) kwamitin manyan malaman addini a cibiyar Azhar ta kasar ya fitar da fatawar da ta hana sallolin Jama’i da Juma’a.
Lambar Labari: 3484659    Ranar Watsawa : 2020/03/26

Bangaren kasa da kasa, cibiyar Azhar da ke kasar Masar ta yi tir da hare-haren da aka kai a jihohin Texas da Ohiyo na kasar Amurka.
Lambar Labari: 3483916    Ranar Watsawa : 2019/08/05

Bangaren kasa da kasa, a jiya ne aka bude bababn masallacin Azahar da ke cikin babban ginin cibiyar a birnin Alkahira.
Lambar Labari: 3483834    Ranar Watsawa : 2019/07/13

Bangaren kasa da kasa, an girmama wani masani dan kasar Masar da kaa cibiyar ilimi ta ibn Sina a wurin taron mauludin manzon Allah (SAW) a Masar tare da halartar shugaban kasar.
Lambar Labari: 3482153    Ranar Watsawa : 2017/11/30

Bangaren kasa da kasa, babban malamin masarautar ‘ya’yan saud ya kira cibiyar muslunci ta Azhar da malaman da ke cikinta da cewa maha’inta ne.
Lambar Labari: 3481461    Ranar Watsawa : 2017/05/03

Bangaren kasa da kasa, mai gabatar da wani shirin a tashar DW ya jawo fushin Sheikh Ahmad karima daya daga cikin fitattun malaman cibiyar Azhar.
Lambar Labari: 3481154    Ranar Watsawa : 2017/01/20