،ثاقشد )]ًأَ( Ahmed Naina wani Likita dan kasar Masar ne ya karanta ayoyin kur’ani mai tsarki a dakin taro na Hagia Sophia da ke birnin Istanbul na kasar Turkiyya.
Lambar Labari: 3487250 Ranar Watsawa : 2022/05/04
Tehran (IQNA) An fara gudanar da bukukuwan karamar Sallah ne a daidai lokacin da aka haifi Imam Husaini (AS) a daren jiya 6 ga watan Maris a hubbaren Abbasi da ke Karbala.
Lambar Labari: 3487019 Ranar Watsawa : 2022/03/07
Bangaren kasa da kasa, sakamakon wani hadarin mota da ya wakana a cikin jahar Ogun a Najeriya, mutane uku ne suka rasa rayukansu a wurin sallar idi.
Lambar Labari: 3481857 Ranar Watsawa : 2017/09/02
Bangaren kasa da kasa, ayau ne ake gudanar da gasar hardar kur’ani mai tsarki wadda ta kebanci ma’akatan cibiyar Azhar zalla.
Lambar Labari: 3481601 Ranar Watsawa : 2017/06/11
Bangaren kasa da kasa, an bude wata babbar cibiyar hardar kur’ani mai tsarki a birnin Aujla na kasar Libya.
Lambar Labari: 3481420 Ranar Watsawa : 2017/04/19
Bangaren kasa da kasa, muuslmin kasar Amurka sun nuna farin cikinsu kan matakin da wani alkalin kasar ya dauka na yin watsi da dokar Donald Trump ta hana musulmin kasashe 6 shiga Amurka.
Lambar Labari: 3481319 Ranar Watsawa : 2017/03/16
Bangaren kasa da kasa, a yau laraba an fara gudanar da taro kan kur'ani mai tsarki a lardin Wasit na kasar Iraki mai take Said bin Jubair.
Lambar Labari: 3481294 Ranar Watsawa : 2017/03/08
Bangaren kasa da kasa, cibiyar musulmin kasar Amurka ta yi Allawadai da kakkausar murya dangane da matakin da shugaban kasar ke shirin dauka na hana musulmi shiga kasar.
Lambar Labari: 3481168 Ranar Watsawa : 2017/01/25
Bangaren kasa da kasa, masarautar kasar Bahrain na ci gaba da hana gudanar da sallar Juma'a a unguwar Diraz da ke kusa da birnin Manama fadar mulkin kasar.
Lambar Labari: 3481129 Ranar Watsawa : 2017/01/13
Bangaren kasa da kasa, wasu mutane da ba a san ko su wane ne ba sun keta alfarmar babban masallacin birnin Simons Town da ke kasar Afirka ta kudu.
Lambar Labari: 3481113 Ranar Watsawa : 2017/01/08
Bangaren kasa da kasa, mahukuntan kasar Bahrain sun sake dage shari’ar babban malamin addini na kasar Sheikh Ayatollah Isa Kasim zuwa karshen wannan wata.
Lambar Labari: 3481104 Ranar Watsawa : 2017/01/05
Bangaren kasa da kasa, haramtacciyar kasar Isra'ila na ci gaba da gina ramuka 27 a karkashin masallacin aqsa mai alfarma.
Lambar Labari: 3481087 Ranar Watsawa : 2016/12/31
Bangaren kasa da kasa, hukumar 'yan sanda ta jahar California a kasar Amurka ta sanar da canja salon siyasarta kan mata musulmia jahar.
Lambar Labari: 3481086 Ranar Watsawa : 2016/12/31
Abbas Shoman:
Bangaren kasa da kasa, mataimkin babban malamin Azhar ya mayar da martini kan kiran da wani mai bincike ya yin a a kai sakon kira zuwa ga muslunci ga yahudawan Isra'ila.
Lambar Labari: 3481079 Ranar Watsawa : 2016/12/29
Bangaren kasa da kasam an gudanar da wani shiri wanda ya hada fitattun makaranta kur’ani mai tsarki da suka shahara a duniya a gidan radio a Masar.
Lambar Labari: 3481046 Ranar Watsawa : 2016/12/18