iqna

IQNA

warware
Tehran (IQNA) Gidauniyar Magada Al'ummar Ikhlas ta kasar Malesiya ta shirya wani taro na yini daya kan batun warware matsalolin kur'ani na zamani tare da halartar masana daga kasashe da dama na duniya.
Lambar Labari: 3488268    Ranar Watsawa : 2022/12/02

Tehran (IQNA) Kungiyar hadin kan kasashen musulmi ta OIC ta yi maraba da sanarwar da Majalisar Dinkin Duniya ta fitar na gudanar da tattaunawa tsakanin bangarorin siyasar Sudan.
Lambar Labari: 3486801    Ranar Watsawa : 2022/01/10

Tehran (IQNA) Taron makon hadin kan musulmi karo na 35 a birnin Tehran ya kawo karshe.
Lambar Labari: 3486467    Ranar Watsawa : 2021/10/24

Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Salvania ta sanar da cewa ba za ta amince da shirin Isra’ila na amamyar yankunan Falastinawa a yammacin kogin Jordan ba.
Lambar Labari: 3484843    Ranar Watsawa : 2020/05/28

Bangaren kasa da kasa, Kungiyar Fatah karkashin jagorancin shugaban Falastinawa Mahmud Abbas, ta kirayi wani taron gaggawa domin tattauna batun yarjejeniyar karni kan Palestine.
Lambar Labari: 3482810    Ranar Watsawa : 2018/07/05

Bangaren kasa da kasa, Sakamakon bayanin da kotun kolin kasar Bahrain ta fitar da ke wanke babban sakataren jam'iyyar Alwifaq Sheikh Ali Salman, babban mai shigar da kara na kasar ya nuna rashin gamsuwarsa da hakan.
Lambar Labari: 3482792    Ranar Watsawa : 2018/06/28

Bangaren kasa da kasa, Dr. Ahmad Tayyid shugaban cibiyar Azhar a lokacuin da yake ganawa da shugaban Indonesia ya bayyana cewa yada sasauci tsakanin musulmi shi ne hanyar warware matsalolinsu.
Lambar Labari: 3482618    Ranar Watsawa : 2018/04/30